06/07/2022
ππ wata rana Manzon Allah s.a.w., yana kwance rashin lafiyarsa na ajali, sai ya ce ma sahabbansa ku tashi ku raka ni makabarta wurin ziyaraπππ
πΏπΏBayan sun je, Manzon Allah s.a.w., ya yi addu'oin da ya koyar mu rika yi idan za mu makabarta,πΏπΏπΏ
πΉπΉBayan ya taso sun k**a hanyar zuwa gida, sai s**a ga manzon Allah yana kuka ππ kuma yana murmushi ππ,,,,πΉπΉ,
πΊπΊSai sahabbansa s**a ce, ya Rasulullah, ya mun ganka kana kukaππ kuma kana murmushiππ, πΊπΊπΊπΊπΊ
πππSai manzon Allah s.a.w., ya ce,, tunanin yan uwana ne, πππ
πΈπΈπΈSai sayyidana Abubakar ya ce ya ma'aikin Allah mu ne ko?πΈπΈπΈ
πππSai manzon Allah s.a.w., ya ce ku sahabbaina neπππ
πΌπΌπΌSai sayyidina Aliyu ya ce,, ya ma'aikin Allah ni ne ko?πΌπΌπΌπΌ
π»π»π»Sai ma'aikin Allah ya ce ai ku jinina neπ»π»π»π»π»π»π»π»
π΄π΄π΄Sai s**a ce to ya Rasulullah su waye?π΄π΄π΄π΄π΄π΄π΄π΄π΄π΄π΄
πππSai manzon Allah ya ce,, su ne wadanda ba su ganni ba amma sun yi imani da ni manzon Allah,ππππππππππ
β€β€β€Sai ya ce idan rayuwarku ta kai, ku ce musu ina g*i da su,β€β€β€β€β€β€β€β€β€β€β€β€β€β€
πΊπΊπΊManzon Allah ya ce Allahu Akbar, ina g*i da wadannan mutaneπΊπΊπΊ
******ya Allah duk Wanda ya tura wannan maganar ta ma'aikinKa, Ka yi mishi sak**ako da gidan aljanna madaukakiya, Ameen.
β€β€ β€β€β€
idan harkaji dadiπ aranka to don Allah katura zuwa group 10
03/07/2022