24/05/2022
"An kashe Fatima da yayanta hudu jiya a Anambra Amma shiru kakeji ba'a cewa komai tunda su Yan Arewa ne Kuma musulmai...
Laifin su shine kawai Dan su Yan Arewa ne hakan ne yasa aka kashe su...
mutanen mu da sukayi Allah Wadai tare da zage zage lokacin da aka kashe Deborah inaga Basu da Data ne a wayar su ko?
Ubangiji Allah ya jikan su yasa su a Aljannah Firdausi.๐"
Mohammed Isa Hassan
22/05/2022
14/12/2021
24/04/2021